Wata rana wani mutum mai yawan gardama kan al'amuran addini ya riski imamu Shafi'i , sai ya tambaye shi cikin ba'a " ya ya Allah zaice ya Halicci IBLIS da wuta kuma ace an azabtarda shi da wuta , kuma yaji radadin wutar " sai malam SHAFI'I yayi shiru na dan wani lokaci , sai ya je ya zo da bushashshen laka yazo ya jefi wannan mai jayaiyan , koda yaji zafin wannan lakan yayi fushi , sai malam shafi'i yace " ya zaka ji zafin laka bayan kaima da laka aka yika " sai mutum ya tashi ya wuce kunya ta rufeshi.
10.7.08
LABARIN MAI JAYAIYA
Posted by
alkalami alkalami alkalami
at
10:34 AM
Subscribe to:
Post Comments (Atom)

3 comments:
Allahu Akbar wannan sune ake kira, malamai masu nisan tunani na kwarai wato .........warrasikina fil'il......... IMAMUL SHAFI'I KENAN Allah ya masa rahama.
Hiya! I know this is kinda off topic nevertheless I'd figured I'd ask.
Would you be interested in trading links or maybe guest writing a blog article or vice-versa?
My website goes over a lot of the same subjects as yours and I think we could
greatly benefit from each other. If you are interested feel free
to shoot me an email. I look forward to hearing from you!
Fantastic blog by the way!
My blog post: trachtenmode bayreuth
electronic cigarette starter kit, electronic cigarettes reviews, e cigarette, e cig reviews, ecigs, electronic cigarettes
Post a Comment